Hukumar FBI ta kasar Amurka ta fitar da sunaye da hotunan yan Najeriya hudu da take nema ruwa a jallo kan zargin sikata dambarsr makudan daloli ta intanet.
Hukumar FBI ta kasar Amurka ta fitar da sunaye da hotunan yan Najeriya hudu da take nema ruwa a jallo kan zargin sikata dambarsr makudan daloli ta intanet.
Kasar Iran ta lalata na'urar radar ta kare makamai mai darajar miliyoyin daloli, ta bar gibin sa ido a yankin Gulf da ke shafar tsarin kariya Amurka.
Shugaban Majalisar dinkin Duniya, Antonio Guterres ya bayyana cewa idan ba a yi gaggawar shawo kan rikicin Gabas ta Tsakiya ba, zai iya fin karfin kowa.
Gwamnatin kasar Amurka ta amince da sayarwa Isra'ila makaman da za ta ci gaba da amfani da su wajen yakin da take yi. Gwamnatin ta tsallake majalisa.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ce kasarsa ba za ta taba mila wuya ga Amurka ko Isra'ila ba, ya ce sai dai makiya su mutu da wannan buri.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ba kasashen Larabawa hakuri game da hare-haren da suka kai musu a yaki da Amurka da Isra'ila da aka shiga rana ta takwas.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya yi magana kan batun taimakon da Rasha ke ba Iran a yakin da ake yi. Ya bayyana cewa Amurka na sane da komai.
Ministan tsaron Saudiyya, Khalid bin Salman ya zauna da shugaban sojojin Pakistan domin duba yadda za a magance hare-haren Iran a masarautar Saudiyya.
Wani malamin addini a kasar Ghana, Fasto Telvin Adjei Sowah, ya yi hasashe kan yakin Iran, Amurka da Israila. Ya ce ya hango abubuwan da za su faru a yakin.
Wata majiya da ke da alaka da yakin da ake a Gabas ta Tsakiya ta ce Rasha na ba Iran taimako game da bayanan motsin sojojin Amurka domin ragargazarsu.
Labaran duniya
Samu kari