Shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya yi martani kan batun cewa Peter Obi, ya rusa masallaci lokacin da yake kan kujerar gwamnan Anambra.
Shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya yi martani kan batun cewa Peter Obi, ya rusa masallaci lokacin da yake kan kujerar gwamnan Anambra.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Rahotanni sun bayyana cewa jirgin saman ya bata ne dab da zai sauka a yankim bodar Colombia da Venezuela, wanda yan tawaye ke da iko da shi, an fara bincike.
Ana sa ran fara azumin Ramadan 2026 a ranar 19 ga Fabrairu; za a azumci sa'o'i 12 zuwa 13 cikin sanyi, wanda ke nuna sauki ga Musulmi a wannan shekara.
Mataimakin babban ministan Maharashtra Ajit Pawar ya rasu a hadarin jirgin Learjet 45 a Indiya; dukkan mutane 5 dake ciki sun riga mu gidan gaskiya a Janairu 2026.
An kai wa Ilhan Omar hari da allura mai dauke da sinadarin ruwa a Minneapolis; an kama maharin yayin da take sukar hukumar ICE a ranar 27 ga Janairu, 2026.
Masu zanga-zanga na cigaba da fitowa kan tituna a biranen Amurka bayan an harbe wani jami'in lafiya mai suna Alex Pretti a jihar Minneapolis. Trump ya yi magana.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar Amurka na ta kashe 'yan ta'adda masu kashe Kiristoci a Najeriya yayin taro a Devos na Switzerland.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana tura manyan jiragen yaki Gabas ta Tsakiya kusa da Iran a halin yanzu domin jiran ko ta kwana.
Hukumar kare hakkin dan dama ta majalisar dinkin duniya, OHCHR ta bukaci kasashe da su daina yankewa mutane hukuncin kisa bayan fitar da rahotonta na 2025.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi gargadi da cewa za a shafe Iran a doron kasa idan aka kai masa hari ko aka kashe shi yayin da ya ke musayar yawu da Tehran.
Labaran duniya
Samu kari