Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Kasar Koriya ta Arewa ta ce Amurka ba ta sauya manufarta ba, ta kuma sha alwashin ƙara ƙarfafa makamanta na nukiliya tare da ƙin buƙatar kawar da su.
Shugaban shirin nukiliyan Iran ya bayyana cewa ba zai yiwu kasar ta dakatar da sarrafi sinadarin Uranium kar yadda Amirka ke bukata ba, ya fadi dalilai.
Jakadan Iran a Pakistan, Reza Amiri Moghadam ya bayyana cewa kasarsa za ta tura tawaga zuwa birnin Islamabad domin tattaunawa da Amurka/Isra'ila.
Shugaban Amurka ya sake barazanar kwace tsibirin Greenland bayan tattaunawa da shugaban NATO, Mark Rutte a fadar White House. Ya ce bai manta da Greenland ba.
Shugaban Faransa, Emmanuel MAcron ya yi Allah wadai da harin Isra'ila a Lebanon bayan tsagaita wuta da aka yi. Yai yi magana da Amurka da kasar Iran.
Gwamnatin kasar Rasha ta yi magana kan tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Amurka. Ta bayyana Hormuz a matsayin makamin nukiliyar kasar Iran.
Shugaban Majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf ya zargi Amurka da sabawa sharudda 3 daga cikin 10 na taagaita wuta tun kafin a fara tattaunawa.
Kasar Iran ta dauki zafi kan hare haren da Isra'ila ta kai Lebanon, ta bukaci Amurka ta zabi zaman lafiya ta hanyar tsagaita wuta ko yaki ta hannun Isra'ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar za ta yi zaman sirri don tattauna kan abubuwan da ke kunshe a yarjejeniya da kasar Musulunci ta Iran.
Dakarun sojojin Isra'ila sun kai hare-hare masu muni a kasar Lebanon. Hare-haren na sama da aka kai sun jawo asarar rayuka da raunata mutane da dama.
Labaran duniya
Samu kari