Hon. Kingsley Chinda ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban marasa rinjaye a Majalisar wakilai ta 10, ya kuma sanar da ficewarsa daga PDP zuwa APC.
Hon. Kingsley Chinda ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban marasa rinjaye a Majalisar wakilai ta 10, ya kuma sanar da ficewarsa daga PDP zuwa APC.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya koka cewa za su kashe kudi sosai a yakin da suka fara da Iran. Ya bayyana cewa yakin ya riga ya zama dole.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa duk da an yi wa Iran illa a hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai, har yansu kasar na da sauran karfi.
Gabas ta Tsakiya: Ana fargabar kasar Iran na iya kai hari Camp Lemonnier, wanda shi ne kaɗai babban sansanin sojin Amurka na din-din-din a nahiyar Afrika.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya tattauna da shugabannin Rasha da Pakistan. Ya gindaya sharuddan Iran kan kawo karshen yaki da Amurka da Isra'ila.
Tsohon daraktan leken asiri na Faransa, Alain Juillet, ya ce makaman Iran sun kara samun daidaito fuye da baya, lamarin da ya sa take lalata muhimman kaya. Amurka.
Gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta tabbatar da mutuwar mutum shida da raunaka wasu sama da 20 a hare-haren da Iran ta kai kasar ta Gabas ta Tsakiya.
Iran ta kai hare-hare kan dakarun sojojin Amurka a kasar Kuwait bayan fara yakin da ya barke a ranar, 28 ga watan Fabrairun 2026. Sojoji sun shiga mawuyacin hali.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta sanar da kawo karshen kai hare-haren ramuwar gayya a yakin Amurka da Isra'ila, za a fara kai hare hare ba kakkautawa.
Labaran duniya
Samu kari