Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta shirya mika wuya a yakin da ake yi. Trump ya bayyana hakan ne ga shugabannin kasashen G7.
Rahotanni daga Kudancin Lebanon sun nuna cewa Sheikh Hassan Ghandour ya rasu sakamakon raunukan da ya samu a hare-haren da Isra'ila ta kai har gidansa.
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana albashin sa na $1,000, yana nuna yanayin tattalin arziki mai tsanani da faduwar darajar Rial da barkewar zanga-zanga.
Kasar China ta sanar da tallafin $200,000 ga iyalan daliban da aka kashe a harin makami a Iran, wanda Amurka da Isra’ila suka zargi da kai harin.
Wasu daga cikin dakarun sojojin Amurka sun gamu da ajalinsu a fagen daga. Sojojin sun mutu ne bayan jirginsu ya fado daga sararin samaniya a Iraq.
Rahotanni sun bazu cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya bace na kwanaki biyar, amma bincike ya tabbatar da cewa wannan ikirari ba gaskiya ba ne.
An shiga rana ta 14 a yakin da ake tsakanin Iran da Isra'ila/Amurka. Isra'ila ta ce an jikkata mata mutane 2,975. Iran ta tattauna da India yayin da aka kai Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan harin da wani matukin mota ya kai kan Yahudawa a wajen ibadar da suke a Amurka, motar ta kama da wuta.
Babban sakataren majalisar tsaron Iran, Ali Larijani, ya ce Iran ba za ta daina yaki ba har sai Amurka ta yi nadamar fara yaki, ya ce rikicin da ya haifar matsaloli.
Labaran duniya
Samu kari