A labarin nan, za a ji cewa Abdullahi Tijjani Gwarzo, tsohon Minista wanda Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya magantu kan barin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa Abdullahi Tijjani Gwarzo, tsohon Minista wanda Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya magantu kan barin jam'iyyar APC.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Wata kotu a Ingila ta daure dan Najeriya na watanni 16 a gida yari kan amfani da sunan mace wajen yin aiki a wani asibiti, ta kuma ci tarar mutumin makudan kudi
Gwamnatin Kamaru ta sanar da cewa za ta gurfanar da matasa akalla 20 da aka kama a kotun soja kan zanga zangar bayan zaben shugaban kasa saboda tayar da tarzoma.
Malamin addinin Musulunci a kasar Habasha, Mufti Haji Umer Idris ya rasu yana da shekara 90 a duniya. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyyar rasuwarsa.
Tsohon shugaban Faransa Nicolas Sarkozy ya shiga gidan yari bayan an kama shi da laifin karbar kudin kamfen daga Gaddafi, amma ya ce gaskiya za ta bayyana.
A labarin nan, za a ji cewa Amurka ta yi barazanar murkushe Hamas a kan yarjejeniyar zaman lafiya da aka kulla da Isra'ila duk da kungiyar ta karyata kai hari.
Fitaccen jarumin Bollywood, Asrani, ya rasu yana da shekara 84 bayan fama da matsalar numfashi. An fi saninsa da rawarsa ta “fursna” a fim din Sholay.
Ayatollah Ali Khamenei ya yi watsi da tayin zama da shugaban Amurka, Donald Trump ya masa kan mallakar nukiliya. Ya ce Amurka 'yar ta'adda ce kan rikicin Gaza.
Isra’ila ta kai hare-haren sama a Gaza, ta kashe mutane 45 ciki har da mata da yara, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ta shiga tsakani.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin ya kauce wa titinsa ne yayin da yake kokarin sauka a filin jirgin Hong Kong, in da ya turmushe wata motar sintiri kafin ya fada teku.
Labaran duniya
Samu kari