Rundunar tsaron Isra'ila (IDF), ta bayyana cewa ta hallaka daya daga cikin manyan kwamandojin Iran. Isra'ila ta hallaka kwamandan sojojin ruwa na rundunar IRGC.
Rundunar tsaron Isra'ila (IDF), ta bayyana cewa ta hallaka daya daga cikin manyan kwamandojin Iran. Isra'ila ta hallaka kwamandan sojojin ruwa na rundunar IRGC.
Mataimakin babban ministan Maharashtra Ajit Pawar ya rasu a hadarin jirgin Learjet 45 a Indiya; dukkan mutane 5 dake ciki sun riga mu gidan gaskiya a Janairu 2026.
An kai wa Ilhan Omar hari da allura mai dauke da sinadarin ruwa a Minneapolis; an kama maharin yayin da take sukar hukumar ICE a ranar 27 ga Janairu, 2026.
Masu zanga-zanga na cigaba da fitowa kan tituna a biranen Amurka bayan an harbe wani jami'in lafiya mai suna Alex Pretti a jihar Minneapolis. Trump ya yi magana.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar Amurka na ta kashe 'yan ta'adda masu kashe Kiristoci a Najeriya yayin taro a Devos na Switzerland.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana tura manyan jiragen yaki Gabas ta Tsakiya kusa da Iran a halin yanzu domin jiran ko ta kwana.
Hukumar kare hakkin dan dama ta majalisar dinkin duniya, OHCHR ta bukaci kasashe da su daina yankewa mutane hukuncin kisa bayan fitar da rahotonta na 2025.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi gargadi da cewa za a shafe Iran a doron kasa idan aka kai masa hari ko aka kashe shi yayin da ya ke musayar yawu da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fallasa sakon da Faransa ta tura masa game da Iran, Syria da Greenland. Shugaban Faransa ne ya tura sakon ga Trump.
Kotun Northampton ta yanke wa limamin Ashraf Osmani hukuncin daurin mako 15 bayan ya aurar da 'yan shekara 16 ba bisa ka'ida ba inda aka dokar aure ta sauya.
Labaran duniya
Samu kari