Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan batun tattaunawa da Iran kan yakin da ake yi. Trump ya ce Iran na tsoron tattaunawa da Amurka.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan batun tattaunawa da Iran kan yakin da ake yi. Trump ya ce Iran na tsoron tattaunawa da Amurka.
Shugaba Donald Trump ya ce ya samu bayanai da suka ce an daina kashe masu zanga-zanga a Iran. Ya ce zai kai hari ne idan aka cigaba da kashe masu zanga-zanga.
Gwamnatin kasar Rasha ta gargadi Amurka kan barazanar kai hari Iran yayin da ake zanga-zanga. Trump ya yi barazanar kai hari Iran don taimakon masu zanga-zanga.
Matasa na cigaba da zanga-zanga a Minneapolis na jihar Minnesota. Masu zanga-zanga na arangama da jami'an tsaro yayin da Trump ke barazana ga kasar Iran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta bayyana dora harajin kashi 25 a cikin 100 ga kasashen da ke ci gaba da huldar kasuwarnci da kasar Iran.
Masu fasfo ɗin Najeriya na iya ziyartar ƙasashe 45 ba tare da bizar gaba-daya ba, ciki har da Ghana, Kenya, da Rwanda, a cewar rahoton Visaindex na Janairu 2026.
Bill Gates ya tura dala biliyan $7.88 ga gidauniyar Melinda; matakin na daga cikin yarjejeniyar sakin su na dala biliyan $12.5 don tallafawa ayyukan mata a duniya.
Shugaban juyin juya hali na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya aika da sakon gargadi da Shugaba Donald Trump na Amurka. Ya ce zai fadi kasa warwas.
A farkon watan Janairu, 2026 aka rantsar da sabon Magajin Garin New York, Zohran Mamdani, wanda hakan ya sa ya shiga cikin wadanda suka kafa tarihi a birnin.
Kotu a Malaysia ta yanke wa ɗan Najeriya, Emeka Augustine, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ya jefa jikansa daga bene mai hawa uku ya mutu a shekarar 2020 a yau.
Labaran duniya
Samu kari