Matatar shugaban Izala kuma tsohon shugaban hukumar NAHCON, Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ta rasu. Za a yi jana'izar Hajiya Zainab a yau da karfe 10:00 na safe.
Matatar shugaban Izala kuma tsohon shugaban hukumar NAHCON, Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ta rasu. Za a yi jana'izar Hajiya Zainab a yau da karfe 10:00 na safe.
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz bayan ta zargi Amurka da Isra’ila da rashin cika sharuddan yarjejeniyar da aka cimma domin kawo karshen rikici.
Kasar Isra’ila da ke yaki a yanzu da Iran ta taba kai hare-hare a wasu kasashen Afirka a tarihi, ciki har da Sudan, Uganda da Masar, lamarin da ya shafi da tsaro.
Shugaban Amurka Donald Trump na Amurka ya kauracewa fitowa bainar jama’a a Washington, D.C., yayin da fadar White House ta ce yana aiki ba dare ba rana.
Kasar Rasha ta yi kakkausar suka kan harin makami mai linzami da aka kai kusa da tashar nukiliyar Bushehr, inda aka samu asarar rai da kuma raunata wasu.
A labarin nan, za a ji cewa Donald Trump ya bayar da sabon wa'adi ga Iran gane da bude mashigar Hormuz da ke jigilar jiragen ruwa musamman masu dakon mai.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta ce ta samu damar faɗo da wasu jiragen abokan gaba da ke ƙoƙarin kai mata hari a yaƙin Gabas ta Tsakiya da ke gudana a yanzu.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tura sababbin na’urorin kariyar sama, ta ce za ta kwace cikakken iko kan sararin samanta yayin yaki da kasashen Isra'ila da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchiya bayyana yadda kafafen yada labarai da ke Amurka ke juya masu magana game da sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Gwamnatin kasar Faransa ta mika sojojin Lebanon tankokin yaki 39 dauke da sojoji domin kare kasar daga barazanar kasar Isra'ila saboda yakin Iran.
Labaran duniya
Samu kari