Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
Gwamnatin kasar Poland ta yi Allah wadai da abin da sojan kasar ISra'ila ya yi na sakawa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu sigari a baki. Ta ce hakan bai dace ba sam
Shugaban kasar Amurka, Donald ya yi magana bayan kai hari kasar Iran a ranar Alhamis. Donald Trump ya ce harin karami ne kuma tsagaita wuta na nan.
Iran ta harba makamai kan jiragen ruwan yakin Amurka a yankin Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya sa sojojin Amurka suka mayar da martani tare da lalata jirage shida.
Kasar Japan ta harba wasu makamai kusa da China a wani atisaye da ya hada da sojojin Amurka. China ta nuna bacin rai kan makaman da aka harba ranar Laraba.
Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
inciken Washington Post ya bayyana cewa Iran ta lalata kadarorin Amurka da dama, tare da rufe mashigar Hormuz wanda ya janyo rasa gangar mai miliyan 10 kowace rana.
Shugaba Trump ya dakatar da "Project Freedom" a ranar 7 ga Mayu, 2026, bayan Saudiyya ta hana Amurka amfani da sararin samaniyarta sakamakon rashin tuntuɓar juna.
Shugaba Erdoğan ya sanar da ƙarin hutun Sallar Layya zuwa kwanaki 9 ga ma'aikata a Turkiyya, yayin da Musulmin Balkan ke shirin bukukuwan gargajiya a Mayu 2026.
Hukumar IACAD ta Dubai ta amince da tsarin farashin dabbobin layya na 2026 don tabbatar da adalci ga masu ba da tallafi da kuma mabuƙata a ciki da wajen kasar.
Labaran duniya
Samu kari