Dakarun sojojin Iran na musamman sun fara shirye-shirye don mamayar Amurka a yankin Gabas ta Tsakiya. Dakarun na shirin kai hare-hare na musamman.
Dakarun sojojin Iran na musamman sun fara shirye-shirye don mamayar Amurka a yankin Gabas ta Tsakiya. Dakarun na shirin kai hare-hare na musamman.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Kwamandan sojojin Amurka na AFRICOM, Janar Dagvin Anderson ya ayyana Najeriya a matsayin babbar abokiyar yaki da 'yan ta'addan ISIS da Al-Qaeda a wani taro.
An kashe Saif al-Islam Gaddafi, dan marigayi shugaban kasar Libya, a Zintan, bayan shekaru 10 yana zaune a wurin wanda yake da tasiri matuka a yankin.
Cikakken jerin kudaden kasashe 10 da suka fi daraja a duniya a 2026. Daga Dinarin Kuwait zuwa dalar Amurka, ga yadda darajar kudaden take a kasuwar canji.
Wani yaro dan shekara 13 ya ceci mahaifiyarsa da kannensa daga teku bayan ya yi iyo na tsawon awa hudu a Australia, Jami’an ceto sun yaba da jarumtakarsa.
Wani mai bara da ke kira Mangilal a kasar Indiya ya mallaki gidaje har guda uku, mota da abubuwan hawa masu taya uku da wasu makudan kudi a kasar Indiya.
Gwamnatin Amurka ta fitar da sunayen 'yan Najeriya 79 da Donald Trump zai maido gida Najeriya bisa kama su da manyan laifuffuka a fadin kasar Amurka.
Kungiyar ta'addanci ta ISIL ta dauki nayin kai hari kasar Nijar a akon da ya wuce. kungiyar ta saki bidiyon da ta yi magana da Hausa, Kanuri da Larabci a Nijar.
Kasar Amurka ta gargadi yan kasarta kan ziyartar Nijar a 2026, saboda tabarbarewar tsaro da ayyukan ta’addanci, tare da sabbin sharuddan tafiye-tafiye.
WHO ta gano bullar cutar Nipah a Indiya; cuta ce mai saurin kisa, lalata kwakwalwa, kuma ba ta da magani. Ga abin da ya kamata ku sani game da hadarin ta a 2026.
Labaran duniya
Samu kari