Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Ya zuwa yanzu, jam'iyyun siyasa na ci gaba da musayar yawu game da sakamakon zaben shugaban kasan da aka gudanar a wannan shekarar, LP ta yi martani game dashi.
Hukumar shiya jarrabawar UTME ta JAMB ta bayyana cewa, za ta saki sakamakon jarrabawar UTME da aka rubuta a makon da ya gabata cikin watan Afrilun wannan 2023.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bata gamsu da cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa ba, ta ce Atiku ne ya ci zabe kuma kowa Najeriya ya san hakan a fili.
Gwamnatin Najerya ta bayyana cewa, ya zame mata dole ne ta kashe kudaden da ta bayar a kwaso 'yan Najeriya daga kasar Sudan don kare lafiyarsu da dawowa gida.
Wasu 'yan ta'adda sun yiwa matasa kisan gilla a jihar Filato, inda aka ce sun yiwa matasa biyu yankan rago a jihar da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya, rahoto.
Yanzu muke samun labarin rasuwa basarake mafi dadewa a Najeriya kuma mahaifin ministan Buhari rasuwa a jihar Cross River. An fadi kadan daga tarihi da aikinsa.
Hudu Ari ya ce sam ba Fintiri ne ya lashe zaben gwamnan jihar Adamawa ba, ya ce Binani ce ta lashe zaben don haka bai aikata laifi wajen sanar da ita ta ci ba.
An samu rudani game da halin da 'yan Najeriya mazauna Sudan ke ciki, an ce sun gagara dawowa saboda an gaza dauko su a lokacin da Buhari ya ba da kudi a yi.
Daga karsje dao sojojin Najeriya na sama za su tafi dauko 'yan kasar da suka makale a Sudan a lokacin da yaki ya barke a kasar. Rahoto ya bayyana yadda bayanai.
Salisu Ibrahim
Samu kari