Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga a Katsina suka gamu da ajalinsu a garin sace wani fitaccen dan kasuwar jihar Katsina da ba bayyana suna ba tukuna.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka wasu matasa biyu da suka sace a jihar Zamfara bayan karbar kudin fansa, sun sako wasu 70.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin, 1 ga watan Mayu, a matsayin hutu domin raya ranar ma’aikata na wannan shekarar, minista Rauf Aregbesola ya tabbatar.
Rahoton da muke samu daga jihar Bauchi ya bayyana cewa, wasu mutum 14 sun mutu a wani hadarin mota yayin da wasu biyar suka samu munanan raunuka a hadarin.
Wani matashi ya shiga hannu bayan da ya kwace wayar wata mata da kuma kokarin soka mata wuka a jihar Kano da ke Arewa maso Yamma. Ya bayyanayadda ya yi satar.
Wani mutum mai mata hudu ya bayyana yadda ahalinsa suke rayuwa mai ban sha'awaJama'ar kafar sada zumunta sun yi martani mai daukar hankali game da shi a hakan.
Wata daliba 'yar Najeriya ta fadi jarrabawa bayan da ta yi amfani da manhajar AI ta ChatGPT. Malamin ya yi maki mai daukar hankali game da hakan a takardar.
Hukumar kula da ingancin magani da abinci ta ce akwai wani maganin da ke yawo a kasar nan, wanda ke sanya mutae=ne su mutu bayan an sha, ya kashe kananan yara.
Gwamnonin Najeriya sun ce za su gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari kan wasu batutuwa da suka shafi goben kasar da kuma tattalin arziikinta da kudin shiga.
Salisu Ibrahim
Samu kari