Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Akwai alamun faruwar 'yar tsakanin zababben shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da gwamna Ganduje na jihar Kano bayan da aka bayyana yadda muryar Ganduje ta fito.
Wasu 'yan jam'iyyun adawa a Najeriya za su iya samun nasarar shiga a dama dasu a mulkin zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai a kasa.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo shaidu sama da 100 domin tabbatar da cewa Tinubu bai lashe zaben shugaban kasa ba.
Karayar Arziki ta samu wani attajirin Afrika da aka ce shine na farko da ya fara mallakar biliyoyin kudade kafin Dangote, kamar yadda rahoto ya bayyana a baya.
Jam'iyyar PDP ta dauki lambobin yabo ta karrama wasu jiga-jiganta a kasar nan yayin da ake ci gaba da fuskantar cece-kuce game da yadda suka yi zaben 2023.
Bayan shan kaye a zaben da aka gudanar a kasar nan, dan takarar sanatan Bauchi ya sake komawa APC. A jawabansa, ya fadi dalilin da yasa ya koma APC a yanzu.
Shugaban kasa Nijar ya bayyana tasirin amfani da Naira da kasarsa za ta yi amfani da ita nan ba da jimawa ba saboda wasu dalilai na tattalin arziki da ake ciki.
Hadimin Tinubu ya ce ba zai yi gantali ba, zai mulki Najeriya a cikin kasar nan ba tare da an samu wata matsala ba kamar yadda wasu ke tunani idan an rantsar.
Dan takarar gwamnan jihar Ogun a zaben bana ya ce akwai wadanda ke bibiyar rayuwarsa za su yi masa illa bayan da ya shigar da kara a gaban kotu game da zabe.
Salisu Ibrahim
Samu kari