Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Labarin da ke iso mu ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da tsige dan majalisar wakilai daga Kano bisa aikata rashin gaskiya.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta ce bata gamsu da yadda aka ba dan majalisar PDP nasara ba a zaben da aka gudanar a kwanakin baya. Ta tsige shi kawai.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda hukumar NDLEA ta kama wasu miyagun kwayoyi da aka shigo dasu ta hanyar basajarsu a cikin gwangwanayen timatir na waje.
Gwamna Soludo ya yabawa Tinubu bisa ba da mukamai masu kyau ga yankin Kudu maso Gabas duk da kuwa basu zabe shi a zaben da aka gudanar a shekarar nan.
A labarin da muke samu, APC ta sake yin nasara a kan PDP a zaben da aka gudanar a shekarar nan, inda kotu ta tabbatar da nasarar dan takarar APC da ya lashe.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an hallaka wata mata bisa zarginta da wawashe wasu kudaden da aka lika a bikin zagayowar ranar haihuwar wani da aka yi.
Wani mutum ya koma kiwon kunamai saboda ya samu kudaden da ba a yi sammani ba. An ce ana siyar da galan daya na dafin kunamai akan kudi N30bn a duniyar nan.
Rahoton da muka tattaro muku ya nuna jerin kasashen nahiyar Afrika da ba a yin juyin mulkin soja ba a cikinsu duk da an taba yin yunkurin yin hakan a can baya.
Yayin da bakar wahala da fatara ke kara samun wuri a Arewa, mataimakin shugaban kasa Shettima zai rabawa talakawa abinci a jihohin Arewa maso Gabas.
Salisu Ibrahim
Samu kari