Muhammad Malumfashi
19946 articles published since 15 Yun 2016
19946 articles published since 15 Yun 2016
Babban Mai taimakawa Atiku Abubakar a kan dabarun sada sadarwa ya maidawa Gwamnonin PDP martani kan zuwa wajen Nyesom Wike, Demola Rewaju ya ce kamun kafa ya kai su.
A karshen makon nan aka ji labari Dala ta na karyewa a kasuwar canji tun da babban bankin Najeriya ya fara sallamar bankuna bashin kudin waje da su ke bi.
A watan Disamban 2023, kamfanin zai warewa matatar litan danyen mai miliyan 6, da zarar an rattaba hannu a yarjejeniyar, fetur zai samu a Najeriya cikin sauki.
Nyesom Wike ya dauki zafi wajen sulhu da Gwamnan Ribas. Nyesom Wike ya zauna da Sanatoci da ‘yan majalisar wakilai domin dinke barakar PDP a Ribas.
Za a ji cewa Fadar shugaban kasa ta fitar da jawabi na musamman a sakamakon surutan da jama’a su ka rika yi a kan sayen jirgin ruwa da za ayi kasafin 2023.
Bola Tinubu ya fadi inda Najeriya za ta koma samun kudin shiga a maimakon fetur, za a yaki masu hako ma’adanai a boye, sannan za a kawo tsare-tsaren saukaka harkar.
Gwamnatin Abba Kabiru Yusuf ta sake tsokano fushin kotu bayan rusau a masallacin idi. Dole Gwamnatin Kano ta biya diyyar Naira Biliyan 30 na rushe-rushen shaguna
Adebayo Shittu ya ce idan Muhammadu Buhari ya ba mutum aiki, ba zai taba tambayar yadda aka yi ba da tsohon Ministan ma’aikatar ya yi karin haske a kan gwamnatoci.
Cibiyar Nazarin Ayyukan Majalisa da Dimokuradiyya ta Najeriya (NILDS) ta bukaci a kara kudaden da ake ware wa majalisa domin ayyukan sa ido ga bangaren zartarwa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari