Muhammad Malumfashi
19846 articles published since 15 Yun 2016
19846 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta fara aiki gadan-gadan a makon nan. Shugaba Bola Tinubu zai gana da Ministocinsa bayan makonni da rantsar da FEC
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi jawabi a wajen walimar aurar da Hisbah ta gudanar, jagoran ya ce babu abin da ya ke yawan raba aure a duniyar yau irin duba waya.
Wani Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna da ke Najeriya Ustaz Aliyu Rasheed Makarfi ya na cikin malaman da su ke wajen auren gata da aka yi a Kano.
Duk da alwashin daina karbo bashi, gwamnatin Bola Tinubu ta na bin bankin duniya domin ta ci bashi. Tinubu ya na so ya karbo $400m da za a raba a gidajen talakawa.
Mun tattaro kayan da CBN za ta iya ba ‘dan kasuwa kudi domin ya kawo su. Haramcin ya shafi tumatur, masara, ganye, man gyada ko kuma takin zamani daga kasashen waje.
Bola Tinubu ya ce ya bi duk wata doka wajen zaben shugaban EFCC. Nadin sabon shugaban EFCC ya jawo surutu da zargin shugaban Najeriya da sabawa kundin tsarin mulk.
LPPC ta fitar da sunayen duka manyan Lauyoyi 58 da su ka zama SAN, daga ciki akwai Emmanuel Moses Enoidem, Kehinde Olufemi Aina, Nghozi Oleh, Aaron Chile Okoroma.
Naira ta kara rasa kima daga Laraba zuwa jiya domin wasu an saida kowace Dala a kan N1, 030. Duk da dabarun da CBN ke yi, Dalar Amurka na jijjiga Naira a kasuwa.
An dauke daliban makaranta a jihohin Katsina, Zamfara, Nasarawa da Neja. ‘Dan Majalisan Sokoto ya ce satar ‘Yan makaranta zai iya nakasa sha’anin ilmi a Arewa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari