Muhammad Malumfashi
19954 articles published since 15 Yun 2016
19954 articles published since 15 Yun 2016
Za a fahimci yadda kabilanci da rashin hadin-kai zai iya canza labarin takarar Gwamnan Kogi. Yahaya Bello ya zama Gwamna a lokacin da Abubuwar Audu ya rasu a 2015.
A jiya Najeriya da gwamnatin Saudi Arabiya su ka shiga wata yarjejeniyar harkar mai da gas. Hadimin Ministan ya nuna a dalilin haka, za a samu cigaba a harkar.
Kotun ɗaukaka ƙara a Najeriya na ci gaba da yanke hukunci a shari'o'in zaɓen 'yan majalisa da aka kai gabanta, mun tattaro wadanda su ka dauki hankalin jama’a
Bayan an yi nasara a kotu, PDP ta ce APC ta na yunkurin tsige mata Sanata daga Majalisa. Jam’iyyar PDP nuna akwai yunkurin soke nasarar Austin Akobundu a kan LP.
Idan manomi ya yi sa'a gonarsa ta yi kyau, sai ya biya kusan N100, 000 kafin ya yi girbi. ‘Yan bindiga na karba a hannun manoma kafin a cire kayan gona a Kaduna.
Tsarin da CBN ya fito da shi, ya na cigaba da tasiri ga tattalin arziki. Farashin kayayyaki a kasuwa za su harba bayan Kwastam ta daidaita kudin shigo da kaya.
Mutum biyu daga gida daya sun samu mukami a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.Rinsola Abiola ta samu aikin babban mai bada shawara a kan shugabanci a gwamnati.
Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya je ofishin NNPP, ana tunanin zai koma jam’iyya mai kayan marmari. Shi kuwa ‘Danuwansa watau Umar Abdullahi Ganduje 'dan APC ne.
Bode George ya fito a mutum ya nunawa jam’iyyar PDP sanadiyyar rashin nasararta a zabukan da aka shirya a bana, dan siyasar ya bayyana abin da ya kashe PDP.
Muhammad Malumfashi
Samu kari