Muhammad Malumfashi
19997 articles published since 15 Yun 2016
19997 articles published since 15 Yun 2016
Kamfanin NNPCL wanda shi ne ke kula da harkar mai a Najeriya ya ce farashin fetur bai koma N1, 200 a yanzu ba, ya jaddada cewa an yi waje da tallafin fetur.
Za a ji ana zargin matsalolin yau duk laifin Muhammadu Buhari ne. An samu baitul-mali babu komai don haka Segun Osoba ya ce wajibin Bola Ahmed Tinubu ya ci bashi.
Kamfanin mai na kasa wanda aka fi sani da NNPCL yace babu tallafi amma har yanzu ana sayen man fetur ne a kan N617-N690, duk da ikirarin cire tallafi tun 2023
Kayode Fayemi ya sa ran zama ministan harkokin kasar waje ne, amma sai ga shi ba hakan ta faru ba, ya ce kiris ya rage ya ajiyewa Muhammadu Buhari kujerarsa.
Shahararren Gwamna ya jawo Fasto da Inyamuri ya ba su babban mukami Jihar Arewa. A ranar Talata aka ji Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin hadimai.
Za a ji cewa ‘Yan Boko Haram sun hallaka mutane a Borno a harin farko a sabuwar shekara. An tsinci gawawwaki 12 kuma an samu wasu Bayin Allah da su ka samu rauni.
Gwamnatin jihar Kano za tayi wa duk wani ma’aikaci karin kudi a albashi. Ma’aikata, ‘yan fansho za su samu karin N20, 000 da N15, 000 daga Disamban 2023.
A majalisar dattawa da wakilan tarayya, tun daga zabe aka ga abubuwa a 2023. An rika samun matsaloli musamman da Sanata Godswill Akpabio da sauan 'yan majalisar.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, da Bola Tinubu sun yi alkawarin jama’a za su gwangwaje a shekarar nan, a cewarsu tattalin arziki zai bunkasa a 2024.
Muhammad Malumfashi
Samu kari