Muhammad Malumfashi
19994 articles published since 15 Yun 2016
19994 articles published since 15 Yun 2016
Abdul-Samad Rabiu ya ziyarci Bola Ahmed Tinubu domin yi masa gaisuwar bikin karshen shekara. BUA ya ce a kan N3500 ake bada sarin siminti kuma ba zai tashi ba.
Da ake tattara jjami’o’i 20 da suka fi kowane kyau a nahiyar Afrika a shekarar nan, ba a labarin makarantun Najeriya. Jami’ar Kafr El Sheikh ta na kan gaba.
‘Yan bindiga za su hallaka daliban jami’ar Gusau da aka yi garkuwa da su. Nan da mako guda za a kashe daliban idan ba a fito da mutanensu da ke tsare ba.
George Moghalu ya fahimci abin da ya sa mutane ke kuka da gwamnatin Bola Tinubu. Tsohon mai binciken kudin na APC ya ce jama'a sun dauka gwamnatin nan ta dade.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a kauyen Filato. Majalisar Dinkin Duniya ta fusata da kashe-kashen da aka yi a lokacin kirismeti.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a Filato. ‘Yan bindiga sun rubuta takarda, za a kuma kai danyen harin ta’adda a jihar Filato.
Da alama reshe zai iya juyewa da mujiya kan tsohon Ministan da ya shigar da karar Jakadar Najeriya. Lilian Onoh za tayi shari’a da Geoffrey Onyeama da Gabriel Aduda.
Kashim Shettima ya kaddamar da ginin ofishin Gwamnan jihar Kano da aka gyara. Rabiu Musa Kwankwaso PhD FNSE ya hadu da Shettima wajen jana’izar Ghali Umar Na' Abba.
Gwamnatin Kebbi a sanarwar da ta fitar a safiyar ranar Alhamis, ta tabbatar da cewa tsohon shugaban karamar hukumar Maiyama ya rasu, yau za a birne shi a jihar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari