Muhammad Malumfashi
20382 articles published since 15 Yun 2016
20382 articles published since 15 Yun 2016
Kotun Tarayya ta yi zama kan ƙarar kamfanin NNPCL da ke ƙalubalantar cancantar karar da matatar Aliko Dangote ta shigar kan lasisin shigo da kaya a Abuja.
Dan daudu mai shigar mata da ya tsere daga Najeriya ya ce ya bar kasar har abada. Bobrisky ya ce a Najeriya har Sanatoci da ministoci na magana a kansa.
Sanata Natasha Akptoi Uduaghan ta sake nanata cewa majalisar dattawa ta dakatar da ita ne saboda ana son hana ta magana kan zargin Akpabio da cin zarafi.
Kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanadi sashen da ya ba da damar tsige gwamna idan aka same shi da laifi. Majalisar dokoki ta jiha ce ke da alhakin tsige gwamna.
Gwamna Francis Nwifuru ya bayyana takaicinsa bisa rashin ganin kwamishinoni 3 a wurin taron Majalisar zartarwa, ta dakatar da su na tsawon wata guda.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya magantu kan zargin mukarrabansa da cin hanci inda ya kare Jimi Lawal, kan tuhumar badakala da ake yi masa.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote zai gina tashar jirgin ruwa mafi girma a Najeriya a Ogun. Dangote zai gina sabon kamfanin siminti.
Nasir El-Rufai, ya lissafa wasu muhimman abubuwa 4 da ba zai taba mantawa da su a lokacin da mulkinsa na shekaru 8 a Kaduna ba. Daya daga ciki shi ne korar malamai.
Jam'iyyar APC ta samu ƙaruwa da ƴan Majalisar Wakilai daga jihohin Kaduna da Neja suka sanar da ficewarsu daga PDO zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya yau Talata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari