Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Dr. Walid Phares ya bukaci Trump ya kafa sansanin soja a Port Harcourt don hana Boko Haram da masu jihadi kisan Kiristoci da barazana ga tsirarun Musulmi.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya bayyana cewa dole ne Amurka ta nemi iznin Najeriya kafin daukar matakin sojoji a kasar nan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sakon ta'aziyya da addu'o'in neman rahama bisa rasuwar Durbin Kano, Muhammad Lawan Koguna, ya ce an yi rashi.
Donald Trump ya ba da umarnin a fara gwajin makaman nukiliya nan da nan don daidaita da Rasha da China, matakin da ya haifar da suka daga majalisar Amurka.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya shiga ganawa da hafsoshin tsaro bayan barazanar da Shugaba Donald Trump na Amurka ya yi.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya tabbatar da jita-jitar da ake yadawa, ya sauya sheka zuwa APC mai mulki makonni biyu bayan ya raba gari da PDP.
Kanal Mohammed Ma’aji, tsohon mai ba tsohon gwamna Timi Sylva shawara kan tsaro, na cikin wadanda ake zargi da jagorantar yunkurin juyin mulki a Najeriya.
Bayan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya, Rabiu Kwankwaso, Shehu Sani, Sheikh Gumi, Tukur Buratai, Sule Lamido da wasu wasu 'yan Arewa sun yi magana.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya yi martani mai kaushi kan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, saboda barazanarsa ga Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari