Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Jam'iyyar PDP ta tsinci kanta cikin rikici bayan ta dare biyu. Bangarorin biyu sun shirya karbe iko da hedkwatar jam'iyyar da ke babban birnin tarayya Abuja.
Fadar shugaban kasa ta karyata cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai ziyarci kasar Amurka domin ganawa da mataimakin shugaba Donald Trump ranar Talata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ware biliyoyin Naira domin samar da wasu muhimman ayyuka a bangaren ilimi a sassan jihar nan.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da jami'an tsaro da suka hada da sojoji, 'yan sanda, NSCDC da sauransu bayan harin 'yan bindiga a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa kusan kwanaki takwas bayan jami'an tsaro sun kai samame gidan Timipre Sylva, ba a sako 'danuwansa da direbansa da aka kama ba.
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Omoyele Sowore ya yi gargadi kan zuwan sojojin Amurka Najeriya kan zargin kashe Kiristoci. Ya ce hakan nada hadari ga Najeriya.
A labarai nan, za a ji cewa mutanen Kwankwasiyya akalla 1000 suka bayyana cewa ba za su iya ci gaba da zama a NNPP ba bayan sun hango alheri a APC.
Shugaban kungiyar IMN ta 'yan Shia'a a Najeriya, Ibrahim Zakzaky ya yi Allah wadai da maganar Trump kai kai hari Najeriya kan kashe Kiristoci a wasu jihohin kasar.
Farashin shigo da fetur ya ragu zuwa ₦829.77, ƙasa da na ₦877 da Dangote ke sayarwa yayin da Tinubu ya sanya harajin 15% domin ƙarfafa tace mai a Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari