Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
An tsinci gawar dalibai mata na jami'ar Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu, na Igbariam, Jihar Anambra a ranar Asabar a dakin kwanansu, The Punch ta rahoto. Wata majiy
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers a ranar Asabar ya tarbi daruruwan mambobin APC da suka shigo PDP. Wadanda suka hallarci taron sun da aka yi a Port Harcourt
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bada kyautan gida da Naira miliyan 10 ga iyalan tsohon kwamandan yan sa kai na civilian JTF, Babagana Tela, wanda Boko H
Farfesa Uju Anya ta bayyana dalilin da yasa ta furta marasa dadi game da sarauniyar Ingila, Elizabeth ta II a yayin da ta ke gadon mutuwa. Farfesan, haifafiyar
Gwamnan Jihar Cross Rivers, Farfesa Ben Ayade ya kara nada mutum 86 a hukumomi daban-daban da kwamitoci a yayin da mukinsa ke zuwa karshe a 2023. A cewar sanar
Jam'iyyar NNPP ta garazaya babban kotun tarayya da ke Kaduna tana kallubalantar halascin yan takarar jam'iyyar APC a jiha. A karar da ke gaban Mai shari'a, Hadi
Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya ayyana kwanaki uku na hutu don a kasarsa don zaman makoki na rasuwar Sarauniya Elizabeth II, NTV ta rahoto. A cikin wata
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressivs Congress, APC, Asiwaju Bola Tinubu, da abokin takararsa Kashim Shettima da Kakakin Majalisa, Gbajabiamila
An nada shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, NGF, kuma gwamnan Jihar Ekiti, Kayode Femi mukamin shugaban kungiyar yankunan Afirka, FORAF. A cewar sakon kar ta
Aminu Ibrahim
Samu kari