Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
A yan kwana kin nan an rika samun rahotanni na zargin sace al'aura (mazakuta) a jihohin Najeriya daban-daban kamar Nasarawa, Bauchi, har ma da birnin tarayya Abuja.
Wasu mutane da ake zargin yan ta'addan Boko Haram ne sun kashe yan sanda biyu tare da raunata wasu a ayarin motoccin Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe.
Alkalin babban kotun tarayya da ke Abuja ya bada umurnin a tsare Godwin Emefiele, tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) a gidan yarin Kuje da ke Abuja.
A safiyar yau ne kotun daukaka kara za ta yanke hukuncin zaben Kano, A baya an ji NNPP ta zargi Abdullahi Umar Ganduje da Abdullahi Abbas da shirin hargitsa Kano.
Hukumomin Saudiyya sun soke bizar yan Najeriya su 264 da suka tafi kasar mai tsarki don yin Umrah da wasu hidimomin. Da isarsu aka sanar da su cewa a soke bizar.
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya (INEC) ta ayyana Duoye Diri na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Bayelsa.
Murtala Ajaka, dan takarar gwamna na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Kogi yayi ikirarin an tafka magudi a zaben ranar Asabar amma ba zai tafi kotu ba
Tuni dai an fara kidayar kuri'u a wasu rumfunan zabe da ke jihar Bayelsa inda yau Asabar aka gudanar da zaben gwamnan jihar. Jami'an Hukumar Zabe ne ke aikin kirgar.
A halin yanzu an fara kidaya kuri'u a rumfunan zabe a sassa daban-daban na jihar Imo inda mutanen jihar za su zabi wanda zai jagorance su shekaru hudu nan gaba.
Aminu Ibrahim
Samu kari