Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
A gobe ne za a gudanar da zaben gwamna a jihar Imo da wasu jihohi biyu a Najeriya, hakan yasa muka tattaro muku wasu bayanai kan siyasar jihar Imo.
A yayin da ake shirin yin zaben gwamna a jihar Kogi a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba, ana fatan Gwamna Yahaya Bello zai mika mulki ga sabon gwamna.
Orji Uzor Kalu ya yi nasara kan abokan hamayyarsa da suka kallubalanci nasararsa a Kotun Daukaka Kara da ke Legas. Kotun tace masu karar ba su da gamsassun hujja.
A baya-bayan nan Gwamnatin Tarayya da na wasu jihohi sun mayar da kwalejojin fasaha da ilimi zuwa jami'o'i sai dai hakan bai yi wa tsohon shugaban ASUP dadi ba.
Wata kungiya mai suna Nigeria Accountability Monitors (NAM), ta soki Kungiyar Ma'aikatar Shari'a na Najeriya kan cewa sun bukaci a sauke shugaban kamfanin NNPCL.
Sanata Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya rantsar da Natasha Akpoti a matsayin sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya bayan nasararta a kotu.
Francis Okoye, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kudu maso Gabashin Najeriya ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi su goyi bayan Shugaba Tinubu.
Sulaiman Othman Hunkuyi, dan takarar gwamna na NNPP a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris da Rufai Ahmed Alkali, tsohon shugaban jam'iyyar NNPP sun shiga APC.
Sanata Ayo Akinyulure, ya jagoranci mamabobin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, sun koma jam'iyyar All Peoples Congress, APC, a Ondo bayan hukuncin kotun koli
Aminu Ibrahim
Samu kari