Aminu Ibrahim
8480 articles published since 21 Agu 2017
8480 articles published since 21 Agu 2017
Wata kwamitin bincike da aka kafa a karamar hukumar Tudun Wada ta jihar Kano ta gano asibitoci da magunguna na bogi 130 a jihar, cikinsu har da injiniya na wuta
Gwama Ortom na jihar Benue ya jinjinawa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo baya bisa shawarar da ya bawa yan Najeriya su zabi Obi na jam'iyyar LP a 2023.
Yar uwar marigayi Pele, Maria Lucia do Nascimento, ta ce mahaifiyarsu wacce ta haura shekaru 100 bata ma san shahararren dan kwallon ya riga mu gidan gaskiya ba
Rikicin da ke tsakanin kungiyoyin ta'addanci na ISWAP da Boko Haram da ke gaba da juna yana kara muni a inda suka shafe kimanin awa 14 suna musayar wuta a Borno
Rundunar yan sandan birnin tarayya, FCT, sun kama wani mutum mai suna Taiwo Ojo dan shekara 63 kan zargin kashe abokin aikinsa mai suna Philip Kura saboda kudi
Bincike da aka yi kan bidiyon da ya bazu da sunan cewa dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ne ya fadi wurin kamfen ya nuna ba shi bane.
Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce yan arewa ba su da wata zabi illa su goyi bayan takarar Bola Tinubu na APC saboda karamcin da ya yi arewa a baya.
Jam'iyyar People’s Redemption Party (PRP), ta ce ta dakatar da ciyaman dinta, Mr Abdullahi Maikasuwa na wata uku kan zargin cin amanar jam'iyya da kuma rashawa.
Wasu yan fashin daji sun sace babban limamin garin Masama-Mudi da ke jihar Zamfara, wanda ya dade yana wa'azi kan ta'addanci. Maharan sun kuma sace wata budurwa
Aminu Ibrahim
Samu kari