Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Umar Audu, dan jarida mai bincike ta karkashin kasa ya roki gwamnatin Najeriya ta tabbatar da bashi tsaro biyo bayan rahotonsa na jami'o'i masu bada digirin bogi.
Rahotanni da suke fitowa nuna ce an kashe wani makiyayi mai suna Nuhu Adamu a unguwar Mortal da ke Bokkos a jihar Filato. Hakan na zuwa ne kwanaki.
Shirin 'Fulbright Teaching Execellence and Achievement Program' ya tahowa malamai yan Najeriya da dama na samun aikin koyarwa a Amurka bayan horaswa na sati shida.
Ana fargabar fasinjoji da dama sun riga mu gidan gaskiya yayin da jirgin ruwa ya kife a Rafin Niger da ya ratsa Anambra. Rundunar yan sanda ta tabbatar da lamarin.
Hukumar NITDA da wasu hukumomin gwamnati biyu sun mika kyaututuka ga matar nan MumZee wacce ke tashi duk asuba don yi wa mijinta girki da zai tafi da shi aiki.
Hukumar Kula da Jami'o'i na Najeriya (NUC) ta sanar da cewa ta fara bincike kan wasu jami'o'i 9 a kasar da ake zargin an kafa su ba bisa ka'ida ba.
Wata kungiya mai neman ganin cigaban arewa mai suna ANA ta yunkuro da nufin lalubo hanyoyin ganin yadda za a saukakawa maniyyata farashin zuwa Makka.
Dan sanda da mai daukan hoto, Buhari Tanko sun riga mu gidan gaskiya sakamakon hatsarin da ayarin motoccin mataimakin gwamnan Sokoto ta yi a yau Laraba.
Daniel Bwala, kakakin rushashiyar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar ya ce tsohon mataimakin shugaban kasar zai sake takara a 2027.
Aminu Ibrahim
Samu kari