Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Jigon jam'iyyar APC a Jihar Legas, Biodun Ajiboye, ya zargi kungiyar masu fafutukar kafa Biafra IPOB da marawa, Mr Peter Obi, na jam'iyyar Labour baya a zabe.
Zababben sanatan Kano Central karkashin jam'iyyar NNPP, Sanata Rufai Hanga ya ce Shugaba Muhammadu Buhari bai tsinana komai ba kuma bai san makamashin aiki ba.
Yan sandan jihar Ogun sun kama Ifeoma Ossai yar shekara 33 kan zargin kashe mai gidan da ta ke haya dan shekara 50, Oladele, ta hanyar matse masa yayan maraina.
Yan bindiga sun farmaki yankin Gbeganau dake jihar Niger inda suka rika tada hankulan mutane a ranar Alhamis, hakan yasa wata mai shayarwa ta tsere ta bar danta
Sanata mai wakiltar Kaduna Central kuma dan takarar gwamna na jam'iyyar APC a jihar, Uba Sani, ya ce bai damu da goyon bayan da wasu jam'iyyu suka bawa PDP ba
Rundunar yan sandan Jihar Ogun ta kama wasu mutane biyar kan zarginsu da zuwa makabarta suna hako gawarwaki suna sayar da sassan jikinsu ga masu asiri a Ijebu.
Kungiyar magoya bayan Bola Tinubu, zababben shugaban kasa sun roki jam'iyyar APC ta zabi Hon Muktar Aliyu Betara, daga Borno a matsayin kakakin majalisa na 10.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai hari sun kuma bude wuta yayin kamfe din dan takarar gwamnan jihar Legas, Gbadebo Rhodes-Vivour a Legas a Epe.
Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne zai gaji farin jinin Shugaba Muhammadu Buhari a siyasar Najeriya.
Aminu Ibrahim
Samu kari