Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Yusuf Haruna, fitaccen jarumi, mai wasan barkwanci kuma mawaki a Kannywood da aka fi sani da Baban Chinedu ya ce ba hannun Kwankwaso a harin da aka kai masa.
Fadar Shugaban Kasa ta karyata jita-jitar cewa Shugaba Muhammadu Buhari yace ba zai mika mulki ga zababben shugaban kasa Bola Tinubu ba a ranar 29 ga watan Mayu
A yau Juma'a 24 ga watan Maris ne kotun daukaka kara dake zamanta a FCT ta yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Osun inda ta bawa Ademola Adeleke na PDP nasara
Gwamnatin Jihar Jigawa, ta ragewa ma'aikatan gwamnati awannin aiki da awa biyu a tsawon kwanakin watan ramadan. Shugaban ma'aikatan jihar Hussaini Kila ne sanar
Dakta Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa marigayin kasuwansa, Omieworio Afeni shine babban dalilin da yasa ya yi nasara a karatu.
Wasu yan daban da ba a san ko su wanene ba sun tare zababben dan majalisar Benue mai wakiltar mazabar Gboko West, Hon. Aondona Dajoh, sun cinna wa motarsa wuta.
Kotun daukaka kara na zaben gwamnan a jihar Osun ta yanke hukunci inda ta jadada nasarar Ademola Adeleke. Kotun ta jingine hukuncin baya na soke nasarar Oyetola
Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Ekiti ya zargi yan siyasan Najeriya da laifin jefa kasar cikin matsalolin da take ciki. Jigon PDPn ya furta hakan ne a wata hira.
Alex Otti, zababben gwamnan jihar Abia ya ce tun kafin Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya shiga LP sun ci zabe.
Aminu Ibrahim
Samu kari