Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Wasa matasan Najeriya sun fara wani gasa da suka yi wa lakabi da #BishopChallenge domin zolayar jam'iyyar All Progressives Congress, APC. Hotuna da mutane da
Hauwa Abubakar, da aka fi sani da Hauwa Waraka a Kannywood, ta ce mutane da dama za su tsinduma jarumai a wuta idan suna da dama. Waraka, wacce ta bayyana hakan
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC, ta ce za ta gurfanar da Ahmed Idris, dakataccen Akanta Janar na tarayyar Najeriya, a kotu a ranar Juma'a. A watan Mayu ne ak
Kungiyar Kiristoci Najeriya, CAN, ta nesanta kanta daga kaddamar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC, Sanata Kashim Shettima, tana cewa
Yan bindiga sun kashe yan sandan sintiri biyar da fararen hula uku a garin Gatikawa, karamar hukumar Kankara a Katsina. Rahotanni sun bayyana cewa yan sanda
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN, a ranar Laraba ta nesanta kanta daga Bishop-Bishop da suka hallarci kaddamar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC,
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta mika takardar shaidan nasarar cin zaɓe ga Ademola Adeleke, zabeben gwamnan Jihar Osun kuma ɗan takarar jam'iyyar PDP mai ha
Rundunar Yan Sandan Jihar Katsina ta tabbatar da cewa shugaban yan bindiga, Ado Aleru, wanda aka nada sarauta ranar Alhamis da ta gabata a masarautar Yandoto D
Direkta Janar na Kungiyar Yakin Neman Zaben Tinubu, Adebayo Shittu, ya yi ikirarin cewa musulmi ne ke da kashi 65 cikin 100 na al'ummar kudancin Najeriya. Ya yi
Aminu Ibrahim
Samu kari