Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani mutum ya kama kafar budurwarsa yana rokonta a kan kada ta bar shi. Ya sharbi kuka tare da yin kururuwa.
Kotun ƙoli a yau Litinin, 23 ga watan Oktoba za ta fara sauraron ƙararrakin da Atiku Abubakar, Peter Obi da jam'iyyar APM suka ɗaukaka kan nasarar Tinubu.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke nasarar Sanata mai wakiltar Filato ta Arewa, Simon Mwadkwon. An kuma kori dan Majalisar Wakilai na PDP, Musa Avia.
Wani dan Najeriya ya tarbi budurwarsa baturiya a filin jirgin sama yayin da ta iso Najeriya domin ganinsa. Mutane da dama sun mato kan kyawu da kuruciyar matashiyar.
Rahotanni sun kawo cewa hukumar da ke kula da tabbatar da ingancin Makarantun Jihar Kaduna (KSSQAA), ta rufe makarantar Al-azhar da ke Zaria kan zargin kisan dalibi.
Yan sandan kasar Saliyo sun cafke wani dan Najeriya da ake nema ruwa a jallo, Nnanyereugo Best, a wani gidan rawa bisa laifin kashe budurwarsa Augusta Osedion.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi alkawarin cewa gwamnatin babban birnin tarayya Abuja za ta kammala aikin gyaran masallacin Abuja.
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya yi martani a kan zargin da ake yi cewa ya bai wa Isra’ila goyon bayan Najeriya a kan Falasdinu.
Yekini Nabena, tsohon mataimakin kakakin APC na kasa, ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu da jami’an tsaro da su kamo Sheikh Ahmad Gumi kan furucinsa game da Wike.
Aisha Musa
Samu kari