Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
A ranar Laraba, 1 ga watan Nuwamba, hukumar yaki da cin hanci da rashawa, EFCC, ta sanar da haramta ayyukan dare a Najeriya. Dele Oyewale ne ya bayyana hakan.
Wata babbar kotu a jihar Ribas ta hana majalisar dokokin jihar tsige Gwamna Siminalayi Fubara. An dai samu rikicin siyasa a jihar Rivers cikin kwanakin nan.
A ranar Laraba, majalisar dattawan Najeriya ta amince da dala biliyan 7.8 da kuma yuro miliyan 100 a matsayin kudin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai ciyo bashi.
Wani mutumi da ya dawo daga gidan yari bayan shekaru 15 ya tambayi dalilin da yasa bai ga kowa ba a dandalin 2go. Bidiyon ya yadu a soshiyal midiya.
Wani fasto mai mata 2 ya hakura da yunkurinsa na auren mata ta uku. Faston wanda ya bayyana aniyarsa na auren mata ta 3 a baya ya bayyana dalilinsa na sauya tunani.
An gano rikicin siyasar jihar Ribas yana da nasaba da matakin da Gwamna Siminalayi Fubara ya dauka na farfado da manufar Rotimi Amarchi, wannan ya fusata Wike.
Wata matar aure ta haifi tagwaye kasa da awanni 24 bayan mijinta ya mutu. Bidiyon matar da yaran nata ya tsuma zukatan mutane da dama a soshiyal midiya.
Kotun daukaka kara reshen Abuja ta tabbatar da Natasha Akpoti-Uduagan a matsayin sahihiyar yar takarar da ta lashe zaben sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya.
Wani mutum da tsinci teba a kwali maimakon wayar iPhone 15 ya koka cikin kunar rai yayin da yake dudduba kwalin. Bidiyon ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Aisha Musa
Samu kari