Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wasiu Oyekan ya daki marigayi Ibrahim Lateef a wuya inda ya fadi ya buga kai a kasa, nan take ya fara fitar da jini ta hanci ta kunne inda ya ce ga garinku.
Dr Ado Ibrahim, Ohinoyi na kasar Ebira ya rasu a wani asibitin Abuja. Basaraken mai daraja ta daya ya rasu ne a ranar Lahadi, 29 ga watan Oktoba yana da shekaru 94.
Kungiyar yakin neman zaben jam’iyyar LP ta yi watsi da ikirarin cewa dan takararta na shugaban kasa, Peter Obi, ya shiga yar buya bayan hukuncin kotun koli.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya bukaci Peter Gregory Obi da ya manta da batun zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa na 2027.
A wani bidiyo da ya yadu, an gano wata amarya a tsaye tana kallon angonta da ke tikar rawa cike da murna a wajen shagalin bikinsu. Yanayin amaryar ya ta da kura.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sake samun sakon taya murna daga bangaren jam’iyyar LP da Lamidi Apapa ke jagoranta. Ya yi ba’a ga dan takararsu, Peter Obi.
Gwamnan Katsina, Dikko Umar Radda ya sake jadadda kudurinsa na kin yin sulhu ko kuma kulla wata yarjejeniya da ‘yan ta’adda. Ya ce ko matarsa ce zai hukunta ta.
Wata akuya ta tura kanta a cikin butan karfe sannan ta kasa fitowa daga ciki. Sai da makwabta suka taru a kanta kafin aka iya ceto ta daga cikin butan karfen.
Wasu iyali sun cika da mamaki bayan sun kama mai aikinsu da aka dauka don share harabar gida tana aika-aika. An kama ta tana haura taga don shiga ainahin gidan.
Aisha Musa
Samu kari