Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wani matashi dan Najeriya ya sace zuciyar matar da yake so a twitter ta hanyar barkwanci, sun fada tarkon soyayya tare da yin aure bayan shekaru biyu.
A wata hira, Eunice Atuejide ta bayyana cewa duk hukuncin da Kotun Koli za ta yanke sabanin abun da mutane ke so, wanda shine Abba zai haifar da tashin hankali.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Alhaji Abdullahi Adamu, ya sanar da yin ritaya daga siyasa. Adamu ya bayyana cewa baya sha’awar siyasa a yanzu.
Jigon APC, Mista Williams Dakwom, ya bayyana cewa Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato ba zai yi nasara ba a karar da ya daukaka gaban Kotun Koli.
Wani bidiyon shagalin biki na wasu ma’aurata da suka yi aure a hukumance bayan shafe shekaru 29 a tare ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Sun cimma mafarkinsu.
Gabannin yanke hukunci, Sarakunan Hausawa a Kudu maso Yamma sun gargadi shugabannin siyasa da kada su cinnawa Najeriya wuta saboda zaben gwamnan jihar Kano.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya yi maganganu masu dadi a kan Najeriya. Malamin addinin ya ce duk da wahalar da ake ciki, makomar Najeriya na da girma.
Hukumar NCDC ta tabbatar da bullar cutar zazzabin dengue a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Ta tabbatar da hakan ne a ranar Asabar, 16 ga Disamba.
Rahotanni da ke zuwa sun kawo cewa tsagerun yan bindiga sun kai mummunan hari da kashe hakimin garin Sarkin Kudu da ke karamar hukumar Ibbi ta jihar Taraba.
Aisha Musa
Samu kari