Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Shugaba Muhammadu Buhari a wata sanarwa daga mai magana da yawunsa, Garba Shehu, ya mika ta'aziyyarsa ga Air Marshall Daggash mai ritaya kan mutuwar matarsa.
Malam Garba Shehu ya yi martani a kan ikirari da kwamiti da shugaban kasar ya kafa domin ya gudunar da bincike a kan cajin cirewa da ajiyar kudi a asusun banki.
Wasu tubabbun manyan kwamadojin kungiyar Boko Haram sun bayyana cewa marigayi shugabansu, Abubakar Shekau ya mutu ya bar ‘kwarkwara guda 83 a doron duniya.
Cibiyar habaka Shari'a ta nuna adawa da tikitin Musulmi da Musulmi na jam'iyyun siyasa tana mai cewa za ta tabbatar da akidair addinin na yin adalci ga kowa.
Sani Musa Mai Iska ya bayyana cewa sun rabu da Fati Mohammed ne bisa kaddara domin ita uzurinta shine soyayyar mahaifiyarta yayin da shi kuma nasa karatunsa ne.
A ranar Alhamis, 8 ga watan Disamba, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alhinin mutuwar yar’uwarsa, Hajiya Laraba Dauda wacce ta rasu ta bar yara da jikoki.
Wata kotun majistare a Umuahia, babban birnin jihar Abia ta yankewa tsohon karamin ministan ma’adinai da ci gaban karafa, Uche Ogah hukuncin dauri a kurkuku.
Rundunar yan sandan sirri wato DSS ta baiwa kamfanin man fetur na Najeriya dillalan man fetur awanni 48 su magance rikicin man fetur da ake fama da shi a kasar.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya shirya yin muhawara daga safe har zuwa dare amma ba a kan wani dandalin da ke son amfani da shi don yin kudi ba.
Aisha Musa
Samu kari