Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Bola Tinubu, Zababben Shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa akwai bukatar sauya farkon sunan gwamnan jihar Kebbi wanda sunansu daya da Alhaji Atiku Abubakar.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya taya zababben shugaban kasa, Bola Tinubu murnar cin zabe yayin da ya shawarci Atiku Abubakar da ya tari gaba.
Bola Tinubu, zababben shugaban kasa a zaben 2023, zai karbi satifiket dinsa na cin zabe a ranar Laraba kamar yadda shugaban INEC, Mahmood Yakubu ya bayyana.
Ga jerin jihohin da Peter Obi, dakarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party ya lashe bayan hukumar INEC ta kammala tattara sakamakon zabe a ranar Laraba.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Ribas da yawan kuri’u 231,584.
Yan sanda sun kama Ado Doguwa kan zargin rawar ganin da ya taka wajen kisan mutane da dama da kona sakatariyar jam'iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP).
Dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Peter Obi ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Cross River inda ya lallasa Tinubu na APC da Atiku Abubakar na PDP.
Farfesa Mahmood Yakubu shugaban INEC ya ce kira da jam’iyyun Labour Party (LP) da People’s Democratic Democratic Party (PDP) suka yi na ya sauka bai dace ba.
Hukumar INEC ta bayyana dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressive Congress (APC) Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a Kogi.
Aisha Musa
Samu kari