Aisha Ahmad
3651 articles published since 27 Mar 2024
3651 articles published since 27 Mar 2024
Tsagin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tsagin Major da ya gudanar da zaben kusoshin jam'iyyar korarru ne, inda ake ganin dama APC su ke yi wa aiki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa dole ne makarantu su dauki matakan kariya da tsira daga gobara idan ta afku don ceton rayukan yara.
Maajalisar dokokin Kano ta ba gwamna Abba Kabir Yusuf damar kafa hukumar tsaro mallakin jiha, an kuma bayyana tsarin da za a gudanar da sabuwar hukumar.
Lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Abba Hikima ya ce matukar gwamnati ba ta dauki matakin da ya dace ba, za su jagoranci neman hakkin mazauna Rimin Zakara.
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa tallafin da Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ba jihar zai karfafa wa jama'ar da gobara ta shafa gwiwa.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi ya bayyana ra'ayinsa a kan dambarwar iyalan Sheikh Muhammad Auwal Albani.
Mazauna yankin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, sun bayyana cewa rashin wakilci a majalisar dokokin Kano ya na jawo masu koma baya a yankin sosai.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana cewa ba za ta zuba idanu a rika kaskantar da rayukan dan adam ba a jihar, ganin yadda aka gudanar da rusau da tsakar dare.
'Yar gwagwarmaya, kuma 'yar siyasa a Arewacin Najeriya, Hajiya Naja'atu Muhammad ta tabbatar da cewa akwai shaidar Nuhu Ribadu ya zargi Tinubu da rashawa.
Aisha Ahmad
Samu kari