Aisha Ahmad
3651 articles published since 27 Mar 2024
3651 articles published since 27 Mar 2024
Babban lauya dake rajin kare hakkin dan Adam, Barista Bulama Bukarti ya bayyana cewa akwai bukatar malamai su fito da bayanin wanda ya kawo 'Qur'an convention.'
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ba a fahimce ta ba ne a kan kalamanta na kwanan nan da ke cewa za a kara kudin hasken wuta ga 'yan Najeriya.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta gargadi jama'a a kan sabuwar alewa da aka sarrafa da tabar wiwi, kuma ana sayar da ita ga matasa.
Tsohon dan takarar Shugaban kasa, Atiku Abubakar da zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da nuna alamun karfa-karfa wajen gudanar da babban zabe mai zuwa.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa daukar nauyin auren gata, inda za a kashe sama da Naira biliyan biyu abu ne da zai sanya albarka tare da dakile aikata laifi a jihar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sansui II ya bayyana cewa babban taron mahaddata Al-Kur'ani da za a gudanar a Abuja zai iya zama bidi'a idan an yi ne saboda siyasa.
Shugaban jami'ar tarayya ta Gusau, Farfesa Muazu Abubakar, ya fito da bayanai a kan zargin cewa 'yan majalisa sun nemi shugabannin jami'o'i su bayar da cin hanci.
Tun bayan bullar labarin cewa wasu daga cikin Malaman addinin Musulunci a Najeriya za su yi babban karatun Al-Kur'ani, an fara samun rabuwar kai tsakanin malaman.
Kusa a jam'iyyar PDP, Cif Bode George ya gargadi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da su cire son zuciyar da ga haddasa rikicin da PDP ke fama da shi na tsawon lokaci.
Aisha Ahmad
Samu kari