Ahmad Yusuf
10843 articles published since 01 Mar 2021
10843 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya ce sabon tsarin haraji zai saukaka wa yan Najeriya, ya fadi yadda kowa zai gano.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Yilwatda ya bayyana cewa jam'iyyar za ta samu karin gwamnoni daga jam'iyyun adawa domin hada kai da Bola Tinubu wajen ci da kasar gaba.
Isra'ila ta tabbatar sa kai hari wani yanki a Doha, babban birnin kaaar Qatar da nufin kashe wasu shugabannin kungiyar Hamas da suka je tattaunawar zaman lafiya.
Dakarun yan sandan Najeriya sun damke mutane 30 da ake zargi da aikata ayyukan ta'addanci da wasu miyagun laififfuka a wuraren tarukan Maulidi a Minna.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya bayyana cewa ba Gwamnatin Bola Tinubu ce ta kirkiro harajin fetur ba kamar yadda ake yadawa.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye ya bayyana cewa hadakar ADC na kara karfi a kowace rana kuma ta shirya ganin bayan APC a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya bayyana cewa ana kokarin neman zaman lafiya da yan ta'adda a kananan hukumomin da hare-hare suka yi yawa.
Dakarun yan sanda sun fara bincike da aka tabbatar da mutuwar bako daga kasar Masar, Mohammed Saleh a daren ranar Juma'a 7 ga watan Satumba, 2025.
Mazauna Arewacin Zamfara sun nuna damuwa kan daukewar sabis na sadarwa a kananan hukumominsu, sun roki hukumar NCC ta shiga tsakani don dawo da sabis.
Ahmad Yusuf
Samu kari