Ahmad Yusuf
11533 articles published since 01 Mar 2021
11533 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnan jihar Ekiti ya bukaci ƴan siyasar da ke tura masa sakonni ta wayar tarho su dakata haka nan domin babu abin da zai faru sai da izinin Allah.
Babban banki watau CBN ya lashi takobin sa ƙafar wando ɗaya da duk bankin da ya gaza samar da isassun kudi ga kwastomominsa a wannan lokaci na karshen 2024.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi ta halatta dakatarwar da aka yi wa mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Ali Odefa.
Dakarun rundunar sojin Operation Haɗin Kai tare da haɗin guiwar ƴan banga sun hallaka kwamandan Boko Haram, Abu Shekau da wasu ƴan ta'adda 4 a Yobe.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa ta hango haske a zaben gwamnan jihar Osun mai zuwa a 2026, sai dai kalaman ba su yi wa jam'iyyar PDP mai mulki daɗi ba.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta samar da isassun kudi a bangaren tatara bayanan sirri domin daƙile duk wata baranar tsaro idan ta taso a jihar.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya ce gwamnatinsa ta yi doguwar tattaunawa da ƴan bindiga kafin su tuba su ajiye makamansu a yankin Birnin Gwari.
Kungiyar matasan Arewa ta bayyana cewa har yanzu yankin na matakin tattaunawa kan sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu a 2027 ko juya masa baya.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya ce ko sisin kwabo na gwamnati ba su yi ciwo ba wajen jawo hankalin ƴan bindigar da suka ajiye makamao a jihar ba.
Ahmad Yusuf
Samu kari