Ahmad Yusuf
11529 articles published since 01 Mar 2021
11529 articles published since 01 Mar 2021
Sanata Monday Okpebholo ya rusa dukkan hukumomin da ke karƙashin gwamnatin jihar Edo, ya umarci shugabanni da mambobi su miƙa kayan da je hannunsu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Aisha Garba, kwararriyar a fannin ilimi a matsayin shugabar hukumar kula da ilimin ba< ɗaya ta ƙasa watau UBEC.
Gwamna Muhammadu Umaru Bago na jihar Neja ya nuna damuwa kan yawaitar tashin gobara a Minna, ya bukaci hukumomin da lamarin ya shafa su wayar da kan jama'a.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa ba zai fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin N80,000 ba har sai an gama tantance ma'aikata.
Jam'iyyar NNPP ta rasa dubannin 'yayanta a karamar hukumar Dawakin Kudi, sama da ƴan Kwankwasiyya 2000 sun sauya sheƙa zuwa APC, sun ce sun gaji.
Kungiyar ƴan APC a Arewa ta tsakiya ta bayyana cewa za ta marawa Bola Ahmed Tibubu baya a babban zaɓen 2027 mai zuwa, ta ce ta gamsu da salon mulkinsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin manyan sakatarori takwas da za su cike gurbin wasu jihohi da shiryya, Onanuga ya jero sunayensu.
Dan wasan tawagar kwallon kafa ta Najeriya, Ademola Lookman ya zama gwarzon ɗan wasan nahiyar Afirka na wannan shekarar 2024, ya biyo sahun Osimhen.
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar mutum uku sakamakon wani rikicin da ya kaure tsakanin mabiyan coci guda 2 ranar Lahadi.
Ahmad Yusuf
Samu kari