Ahmad Yusuf
11518 articles published since 01 Mar 2021
11518 articles published since 01 Mar 2021
Babbar kotun jihar Kogi mai zama a birnin Lokoja ta ce an saɓawa doka da ka'idojin sarautar gargajiya wajen naɗin sarkin kasar Ebira, mai martaba Ahmed Anaje.
Wani hadimin gwamnan jihar Delta ya yi zargin cewa Sanata Nwoko ya tattara kayansa ya bar PDP ne ba don komai ba saboda ya hango ba zai samu tikiti ba a 2027.
Sanata Samuel Anyanwu ya ce ba zai yarda da duk wani yunkuri na sauke shi daga matsayin sakataren PDP na ƙasa ba, ya rubuta korafi ga sufetan ƴan sanda.
Wani magidanci, Yahaya ya roƙi wata kotun yanki a Abuja ta raba aurensa da mai ɗakinsa, ya ce tun da ya musulunta zaman lafiya ya bar gidansa da matarsa.
Shugaban IPAC, Yusuf Ɗantalle ya bukaci Atiku Abubakar ya ba ɗa hakuri a bainar jama'a kan ikirarin da ya yi cewa shugabannin adawa sun karɓi kuɗi daga APC.
Jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Arewa watau Kannywood, Maryam Yahaya ta sayi sabuwar mota kirar Marsandi Benz, mutane sun taya ta murna.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya yi nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin yankin Tafkin Chadi, ya ce zai maiɗa hankali kan bunƙasa yankin.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce al'ummar Musulmi na da kuɗin da za su ɗauki nauyin gagarumin taron Alkur'ani da aka shirya yi a Abuja.
Mai magana da yawun shugaban APC, Oliver Okpala ya bayyana cewa ƴan Najeriya za su gane dabarar Bola Tinubu ta naɗim Ganduje a FAAN nam ba da daɗewa ba.
Ahmad Yusuf
Samu kari