Ahmad Yusuf
11518 articles published since 01 Mar 2021
11518 articles published since 01 Mar 2021
Fitacviƴar jaruma a masana'antar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon ta ce babu maganar an shigo azumi, duk wanda ya ɗauki alhakinta, Allah ya bi mata hakƙinta.
Da yiwuwar ƴan Najeriya su tsinci kansu a matsalar ƙarancin mai da karuwar ra ayyukan yi sakamakon haramta amfani da tankoki masu cin lita 60,000 yau Asabar.
Masarautar Saudiyya ta hannun ofishin jaƙadancinta da ke Kano ta miƙawa gwamnatin tallafin tan 50 na dabino kamar yadda ta yi alkawari, za a ba mabukata.
Shugaban Izala na ƙasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya kaddamar da sabon katafaren masallacin biliyoyin Naira da ɗan Majalisar Bichi ya gina a mazabarsa.
Hukumar PCACC ta ɗamƙe shugaban ƙaramar hukumar Kiru, Abdullahi Mohammed bisa zargin hannu a badaƙalar sayar da filin da aka ware son gina filin ƙwallo.
Tsagerun 'yan bindiga sun hallaka mutane akalla 17 a wasu hare-hare da suka kai ƙauyuka biyar, a yankin ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Kastina.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya musanta zargin da Sanata Natasha ta masa cewa ya nemi yin lalata da ita domin goyon bayan kudrinta.
Hukumomo a ƙasar Saudiyya aun tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan yau Jumu'a, 28 ga watan Fabrairu, sun umarci musulmi su tashi da azumi gobe Asabar.
Kotun koli ta Najeriya ta bayyana zaben ciyamomi da aka gudanar a jihar Rivers ranar 5 ga watan Oktoba, 2025 ya saɓawa tanadin doka, don haka bai inganta ba.
Ahmad Yusuf
Samu kari