Abdullahi Abubakar
7313 articles published since 28 Afi 2023
7313 articles published since 28 Afi 2023
Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh ya yi buda baki da Musulmai a masallaci inda ya bukaci zaman lafiya tsakanin addinai yayin ziyararsa a masallacin Al-Habibiyya.
Rahotanni sun ce wani direba mai suna David Auta ya fito daga Cibiyar Kiristoci ta Kasa ya bi hannu daya inda ya buge wani sufetan dan sanda da ke bakin aiki.
Watanni biyar bayan dakatar da ita, hukumar EFCC tana bincikar tsohuwar ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye, kan zargin karkatar da kudade har N138m.
Yayin da ake maganganu kan rufe makarantu a Ramadan, Majalisar shari’ar Musulunci ta goyi bayan matakin a Ramadan, tana cewa hakan zai taimaka wa dalibai.
Matar shugaban kasa, Oluremi Bola Tinubu ta yi martani kan dambarwar da ke faruwa a majalisa kan zargin da Natasha Akpoti-Uduaghan ke yi wa Godswill Akpabio.
Kungiyar CAN ta gargadi wasu gwamnonin Arewacin Najeriya guda hudu kan rufe makarantu saboda samun sauki a azumin watan Ramdan da ake ciki a yanzu.
Tsohon minista, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tura sakon ta'azziya ga iyalai da yan uwan marigayi Sheikh Sa'idu Hassan Jingir da ya rasu a yau Alhamis.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, jam'iyyar PDP ta rufe siyar da fom ɗin takara amma ba wanda ya siya ko nuna sha'awa.
Yayin da farashin abinci ya fadi a watan Ramadan, tsohon mai ba da shawara na shugaban ƙasa, Reno Omokri, ya yabi shugaba Bola Tinubu saboda faduwar darajar kaya.
Abdullahi Abubakar
Samu kari