Abdullahi Abubakar
7313 articles published since 28 Afi 2023
7313 articles published since 28 Afi 2023
Shahararriyar jarumar fina-finan Nollywood, Mama Ereko, ta bayyana wahalhalun da ta sha a aurenta inda ta ce mijinta na kawo mata gida a gabanta.
A yau Talata 4 ga watan Maris, 2025 dan shugaban ƙasa, Seyi Tinubu, da Ministan Matasa, Ayodele Olawande, sun kai ziyara ta gidan Muhammadu Buhari, a Kaduna.
Tsohuwar hadimar shugaban kasa, Sanata Florence Ita-Giwa ta ce matan da suka zama sanatoci ba za a iya cin zarafinsu ba, tana sukar ikirarin Sanata Natasha.
Bayan shan kaye a zaben gwamna a 2024 da aka gudanar a Ondo, jam’iyyar NNPP ta dakatar da Olugbenga Edema da mataimakinsa Rotimi Adeyemi daga cikinta.
Bayan yada jita-jitar cewa Olubadan ya riga mu gidan gaskiya, Gwamnatin Oyo ta mayar da martani kan rade-radin inda ta ce babu kamshin gaskiya kan mutuwar basarake.
Yayin da wasu ke kokwanton ko Malam Ibrahim Shekarau da Rabiu Musa Kwankwaso za su iya zama inuwa daya, tsohon gwamnan Kano ya magantu kan lamarin.
Yayin da sojoji ke kara matsin lamba kan yan ta'adda, wata mata da ake zargi da zama matar rikakken ɗan ta’adda ta yi bidiyo tana roƙon sojoji kada su kashe su.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta bukaci jihohin Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi su janye matakin rufe makarantu na makonni biyar don azumin Ramadan.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne Sarkin Sasa, Haruna Maiyasin Katsina, wanda ya rasu yana da shekara 125, a gidansa da ke Sasa, Ibadan, Oyo a yau Lahadi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari