Jihar Zamfara
'Yan bindiga sun yi ajalin wani lauya mai suna Ahmad Muhammad Abubakar a gidansa da ke karamar hukumar Bangudu cikin jihar Zamfara da yau Laraba 5 ga watan Yuli
Gamayyar kungiyoyi na fararen hula, ta bukaci a gudanar da bincike mai zurfi na gaggawa kan yadda gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya tara dukiyarsa.
Tsohon gwamnan Zamfara kuma tsohon sanata, Sani Yerima, ya ce shugaban ƙasa ya nemi ya koma ya tabbatar da cew ana samu zaman lafiya da jituwa a jihar Zamfara.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura, ya shawarci Shugaba Tinubu kan yadda zai yi da ƴan bindiga. Yarima ya ce Tinubu ya kira su a yi sulhu.
Ƙasurgumin shugaban ƴan bindiga Bello Turji ya sako mutum 20 da yaransa suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara. Ya kuma yi alƙawarin sako ƙarin wasu mutanen.
Hatsabibin shugaban yan bindiga a jihar Zamfara, Dogo Gudali ya mutu bayan wani bam da yan uwansa yan ta’adda suka dana domin murkushe dakarun sojoji ya tashi.
An kori manyan sakatarorin gwamnatin Zamfara, kuma an tsaida wasu cikin shugabannin gargajiya. Gwamna Dauda Lawal Dare ya soke matakan da gwamnatin APC ta dauka
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce ko alama ba zata bi sawun tsohuwar gwamnatin Matawalle wajen jawo yan bindiga da tattaunawa neman zaman lafiya da su ba.
Bello Matawalle ya yi wa Zamfara kar-kaf, ya bar ma’aikata babu albashi, amma ya na rabon kudi. Shugaban APC ya ce ya raba masu N200m domin ayi hidimar sallah.
Jihar Zamfara
Samu kari