Jihar Zamfara
Kwamred Abdullahi Kaura, hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya kirayi Gwamna Dauda Lawal Dare da ya yi murabus a kan mulki saboda rashin tsaro.
Wani masanin tsaro a jihar Zamfara Sani Shinkafi ya bayyana cewa wasu mutane da suka haɗa da sarakunan gargajiya, likitoci, jami'an tsaro ne ke da hannu a.
Ƴan bindiga sun sace bayin Allah masu yawa bayan sun ɓadda kama ta hanyar yin shigar mata a jihar Zamfara. Adadin yawan mutanen da suka sace bai bayyana ba.
Babban hafsan hafsoshin Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya ziyarci gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare a wata ziyarar aiki da yake yi a jihohin.
Hukumar DWI da ke rajin raya dimukradiyya ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kafa dokar ta baci a jihar Zamfara don dakile 'yan bindiga da rashin tsaro.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mutum guda daya tare da sace wasu mutane bakwai ciki har da dan sarkin Bungudu da ke jihar Zamfara a safiyar yau Litinin.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya zargi Gwamna Dauda Lawal kan rashin tabuka komai a kan harkar tsaro, ya ce ba ya neman shawarar magabatansa.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka ƴan bindiga masu yawan gaske a wani sabon gumurzu da suka yi a jihar Zamfara. Sojojin sun kuma ƙwato makamai masu yawa.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu 'yan ta'addan da suka addabi jama'a a jihohin Arewacin Najeriya. Arewa na yawan fama da barnar 'yan ta'adda musamman.
Jihar Zamfara
Samu kari