Jihar Zamfara
Gwamnatin jihar Zamfara, ta bayar da umarnin rufe kasuwannin dabbobi a ƙananan hukumomi biyar saboda matsalar tsaro da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa. Kwamishinan.
Gwamnatin Dauda Lawal na jihar Zamfara ta yi watsi da ikirarin ta bayar da umurnin sakin matan wasu yan bindiga biyu. Ta ce babu yadda za a yi ta yarda da haka.
Hankula sun tashi bayan wani basarake ya tilasta matasa sun saki matan ƴam bindigan da suka kama a jihar Zamfara bayan sun sace musu mutum shida A ƙauyensu.
Matasa a jihar Zamfara sun yi garkuwa da matan 'yan bindiga a yankin Birnin Magaji, sun sha alwashin cewa ba za su sake su ba har sai an sake musu 'yan uwa.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari ya bayyana cewa muhimman ayyukan da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya ɗauko sun fara dawo da zaman lafiya.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya buƙaci 'yan kasuwa da su bai wa ministan birnin tarayya Nyesom Wike haɗin kai wajen yin.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi jam'iyyar APC a jihar Zamfara da ƙoƙarin ba da cin hanci ga ƴan majalisa su tsige gwamnan jihar Dauda Lawal.
Wani mutumi ya fallasa wani wajen hakar zinare a wani kauye a jihar Zamfara. Ya ce haramtacce ne kuma mallakin wani tsohon gwamna, tsohon soja kuma sanata ne.
'Yan bindiga a jihar Zamfara sun bukaci Naira miliyan hudu a matsayin kudin fansa na matsahiya 'yar bautar kasa, NYSC da su ka sace a makon da ya gabata a jihar
Jihar Zamfara
Samu kari