Jihar Zamfara
Sanata Kabiru Garba Marafa ya sha alwashin kai karar shugaban jam’iyyar APC a kotu. Mutanen Sanata Marafa za su yi amfani da kotu ne domin a tsige Mala Buni.
A kalla mutane 9 ne suka rasa rayukansu a kauyen Tungar Ruwa da ke karamar hukumar Anka a jihar. ‘Yan bindiga sun auka wa kauyen inda su ka dinga sace dabbobi.
Zamfara - Sabon baraka ya sake aukuwa tsakanin yan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara kan zaben sabbin shugabannin jam'iyya a jihar.
'Yan bindiga sun yi wa dagacin ƙauye yankan rago sun kuma kashe wasu mutane takwas a Tungar Ruwa a ƙaramar hukumar Anka na jihar Zamfara. Lamarin ya faru ne a t
Hukumar NSCDC reshen jihar Sokoto ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wasu da ake zargin yan bindiga ne da kuma masu kwarmata musu bayanai a jihar Sokoto.
Wasu 'yan bindiga sun tari motar 'yan sanda, sun bude mata inda suka hallaka akalla jami'an bakwai. An ruwaito cewa, jami;an na kan hanyarsu ta dawowa daga aiki
Wasu masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara, sun sake yin awon gaba da wani attajirin dan kasuwa, Aminu Jangeme, shekara daya bayan ya tsere daga hannunsu.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya bar batun walwalar fadar sa ya kai ziyara yankin arewa maso yamman nan.
Miyagun 'yan bindiga sun halaka rayuka shida tare da sace wasu masu yawa a farmakin da suka kai kauyen Rijiya da ke karamar hukumar Gusau ta jihar Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari