Yar Makaranta
Gwamnatin jihar Cross Rivers ta ce ta sallami wasu shugabannin makarantun sakandare 12 kan samunsu da karbar rashawa daga dalibai. Ta kuma dakatar da wasu shida
Wata kyakkyawar Malamar makaranta ta bayyana irin alaka mai danko da ta kulƙu tsakaninta da wani dalibi Namiji, tace ya kan kawo mata ziyara Ofis sau 8 a rana.
Wata kyakkyawar malamar nakaranta ta nuna tsantsar farin ciki da jin dafi bayan ta karanta wasikun kananan yaran da take koyarwa, tace yaran cike suke da soyay.
A dandalin sada zumunta na Twitter, Adam Sanusi Lamido ya wallafa hoton mahaifisa, Muhammadu Sanusi tare da wasu ‘ya ‘yansa mata uku da suka gama karatun MSc.
An gurfanar da dalibin nan Aminu Adamu Muhammad da ake zargi da bata sunan Aisha Buhari a gaban kuliya, yanzu mun samu labarin yadda aka kamo shi tun farko.
Matar Shugaban kasa za ta bada shaida da kan ta a kotun tarayya na Maitama. Da alama dalibin da ake shari’a da shi a kotu watau Aminu Adamu ya debo ruwan zafi.
'Yan ajin matashin da aka tura Kurkuku Za Suyi Jarrabawar Karshe. Tun jiya aka aike da Aminu gidan yari mutane basu sani ba. Zai fara jarrabawa ranar Litinin.
Rotimi Amaechi ya kammala karatun digirin farko daga jami’ar Baze. Tsohon Ministan sufurin na tarayya ya samu shaidar LLB tare da sauran dalibai da aka yaye.
Kamar yadda ‘yanuwanta suka tabbatarwa Duniya, Priscilla Sitieni ta rasu. Marigayiyar ita ce dalibar da ta fi kowa tsufa a makarantar firamare a duk Duniya.
Yar Makaranta
Samu kari