Amurka
Kasar Amurka ta bayyana tsoron satar bayanai daga manhajar TikTok, ta ce za ta tabbatar da an daina amfani da manhajar kawai kowa ma ya huta a cikin kasar.
Ma'iakatan harkokin kasashen waje na Amurka ta bakin kakakinta Ned Price ta taya Bola Tinubu na jam'iyyar APC murnar cin zaben, ta kuma yi kira a zauna lafiya.
Shugaban Amurka Joe Biden ya mika sako ga yan Najeriya, ya ce sun cancanci su zabi wanda zai jagorance su, ya kuma yabi yan takara kan yarjejeniyar zaman lafiya
Tsohon Shugaban Amurka, Barack Obama ya yi jawabi kai-tsaye ga ‘Yan Najeriya a kan zabe. Obama ya ce dama ta samu da mutane za su zabi wadanda suke so a 2023.
Gwamnatin Amurka ta kawo karshen duk wata gardama da kace nace kan goyon bayan wani ɗan takara a zaben shugaban kasan Najeriya, tace burin a yi zabe lafiya.
Amurka Tayi Magana Kan Goyon Baya Wani ‘Dan Takara Ya Zama Shugaban Najeriya. Mataimakiyar Ministar harkokin Afrika ta Amurka ta fadawa matasa abin da za su yi.
Wata kwaleji a Amurka mai suna Berea ta bayyana cewa tana karbar 'yan Najeriya kyauta kuma ta basu abinci yayin da suke karatu. Tana samar da aiki ga dalibai.
An fitittiki wata Farfesa daga jami'a a kasar Amurka kan laifin nunawa dalibanta wasu hotunan tana mai cewa zanen fuskan annabin Musulunci ne, Muhammadu (SAW).
Wata matashiyar sojar Amurka ta bayyana yawan kudaden shiga da ta samu a shekarar 2022. Mutane sun cika da mamaki da tambayoyi bayan sun ga makudan kudaden.
Amurka
Samu kari