Siyasar Amurka
Sanata Godswill Akpabio ya ce Najeriya ta kafa wani tarihi da ya dauki kasar Amurka shekaru 185 duk da cewa shekarun Amurka 247 da fara dimokuradiyya.
Gwamnatin Hamas ta bayyana adadin wadanda aka kashe a yankin Gaza tun bayan fara yakin da aka fara a watan Oktoba tsakanin abokan gaban biyu a yankin.
An bayyana yadda motocin da Saudiyya ta tura Gaza suka isa yankin a kokarin kai tallafi kasar da ke fama da addabar yakin Isra'ila a cikin 'yan kwanakin nan.
Kasashe kusan 200 ne suka kada kuri'u a zaben da aka gudanar a majalisar dinkin duniya don kawo karshen rikicin Gaza da Isra'ila da ke ci gaba da ta'azzara.
Amurka ta bayyana cewa majalisar dattawan ƙasar da ta amince da naɗin kakadun ƙasar a wasu kasashen duniya ba har kawo yanzu cikinsu harda Najeriya.
Rahoton da muke samu daga Gaza ya bayyana yadda aka kashe mutane sama da 55 a wani sabon harin da sojojin Isra'ila suka kai kan mazauna a cikin dare.
Dakarun Hamas za su famu da fushin jami'an sojin Isra'ila yayin da firayinministan kasar ya bayyana abin da zai yiwa dakarun bayan kai farmaki cikin kasarsa.
Koda dai ana kallon LP a matsayin jam’iyya mai karfin iko ta uku a siyasar Najeriya bayan nasarar da ta samu a 2023, wasu yan majalisarta sun rasa kujerunsu.
Kasar Faransa ta bayyana fushi tare da bayyana daukar mataki nan kusa game da umarnin koran jakadanta a jamhuriyar Nijar. Ta bayyana abin da zai faru gaba.
Siyasar Amurka
Samu kari