Siyasar Amurka
Kasar Amurka ta kwace wani jirgin shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro. Amurka ta ce gwamnatin Nicolas Maduro ta karya takunkumin da ta kakaba mata.
An kama Yomi Jones Olayeye, dan shekara 40 dan Najeriya daga Legas, a filin jirgin sama na John F. Kennedy da ke birnin New York bisa zargin zamba na COVID-19.
Gwamnatin Shugaba Tinubu za ta samu tallafin $27m da aka ware musamman domin tallafawa Najeriya a wani bangare na ayyukan jin kai daga kasar Amurka.
Sakamakon yawan kisan al'umma da ake a Gaza, makabartar Falasdinawa ta cika makil har an fara birne gawa a kan gawa kamar yadda wani ma'aikaci ya fada.
Dan majalisar kasar Amurka, Beroro Efekoro ya gargadi gwamnatin Najeriya kan yawan kashe kudi da sunan albashi da alawus din yan majalisar dattawan Najeriya.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya bayyana cewa Donald Trump ya zama babbar barazana ga Amurka a zabe mai zuwa ko ya ci zabe ko ya fadi akwai matsala.
Tim Walz ya zama mataimakin Kamala Harris a takarar da za ta yi ta shugabancin kasar Amurka. Kamala Harris za ta fafata da Donald Trump a zaben 2024.
Shugaban Jami'ar Al-Istiqama da ke Kano, Farfesa Salisu Shehu ya bayyana yadda suka jagoranci zanga zanga tare da Sheikh Jafar amma ta dawo tarzoma a Kano.
Tsohon shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa za a yi yaki idan bai lashe zaben shugaban kasa ba da za a gudanar a watan Nuwamban 2024.
Siyasar Amurka
Samu kari