Siyasar Amurka
A labarin nan, za a ji cewa wani Shehin Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aliyu Muhammad Sani ya ce Iran da Isra'ila na kokarin raunata kasashen Larabawa.
Kasar Isra'ila ta ce za ta cigaba da kai hare hare zuwa Iran bayan cimma yarjejeniya a tsakaninsu. Isra'ila ta ce Iran ta karya yarjejeniya amma ta musa.
A labarin nan, za a ji cewa Firayim Minista Benjamin Netanyahu ya ce kasarsa ta amince da tsagaita wuta da Iran bayan an shafe kwanaki 12 ana musayar wuta.
Iran ta sanar da amincewa da tsagaita wuta tsakainta da Iran bayan shafe kwanaki 12 ana musayar wuta. Iran ta yaba da kwazon da sojojinta suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
Masana tattali sun nuna fargabar harin da Amurka ta kai Iran zai iya jawo tashin farashin mai zai shafi tattalin arzikinta. An ce lamarin zai jawo tashin farashi
Amurka ta roki kasar China da ta shawo kan kasar Iran kan yunkurin rufe hanyar ruwan Hormuz da ake dakon mai ta wajen zuwa kasashen turai da sauransu.
Dubban mutane a Iran, Lebanon, Yemen da Ira sun yi zanga zangar nuna goyon baya ga Iran kan Isra'ila. Hakan na zuwa ne bayan Netanyahu ya bukaci a bijirewa Khamenei.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana cewa ba za ta amince da hawa teburin tattaunawa da duk wadanda ke goyon bayan Isra'ila ta kai mata hari ba.
Siyasar Amurka
Samu kari